Kenya : Biden na neman kama shugaban al-Shabaab
on 2023/1/8 15:00:00
Kenya

Click to see original Image in a new window
Amirka ta yi tayin bayar da tukuicin dala miliyan 10 ga duk wanda ya kama wani shugaban kungiyar Al-Shabaab ta Somaliya, wanda ake zargi da kai hari a sansanin sojojin Amirka da ke Kenya.


Shekaru biyun da suka gabata ne wani kwamandan Shabaab ya kai wannnan mummunan harin da ya yi sanadin mutuwar Amirkawa uku a sansanin. A cewar wani bincike da jami'ar George Washington ta gudanar a shekarar da ta gabata, Jaysh Ayman, kwamanda na kungiyar ta al-Shaabab ne ya kutsa Kenya don kai wannan hari.

Ma'aikatar Harkokin Wajen Amirka ta yi shelar cewa wannan tukuicin zai shafi hatta wanda ya bayar da bayani da ya kai ga kama Jaysh Ayman, kwamanda na al-Shaabab. Kungiyar ta al-Shaabab mai alaka da Al-Qaeda na yakar gwamnatin Somaliya da ke samun goyon bayan kasashen duniya. Amma tun a shekarar 2008 ne fadar mulki ta Washington ta sanya a sahun kungiyar ta'addanci.

Previous article - Next article Printer Friendly Page Send this Story to a Friend Create a PDF from the article


Other articles
2023/3/12 10:10:04 - Court to rule on El-Zakzaky, wife’s suits against NIS, DSS, others this month
2023/3/12 8:52:13 - Peter Obi: I will not endanger peace of Nigeria
2023/3/12 8:44:33 - CBN silence on Supreme Court judgement worrisome – Abia NUJ
2023/3/11 16:35:03 - Kenya Plan to Nationalize Oil Imports Faces Legal Hurdle
2023/3/11 16:33:59 - Kenya and Egypt Discuss Areas of Mutual Cooperation in Healthcare and Education
2023/3/11 14:59:09 - South Africa’s downgrade of ties with Israel: a diplomatic faux pas or a calculated move?
2023/3/4 10:33:24 - US Congratulates Nigeria’s President-Elect Tinubu On Election Victory, Says Citizens Have Right To Express Concerns
2023/3/4 9:26:21 - 2023: Buhari commends conduct of Nigerian military at election
2023/3/4 8:57:43 - Nigeria’s Election Badly Flawed, INEC Failed, Says Financial Times in Editorial
2023/3/4 8:38:49 - 6 Nigerian states drop suit to void presidential vote result
2023/2/28 9:35:58 - Nigeria opposition rejects early vote lead for ruling party
2023/2/27 13:06:14 - APC’s Tinubu wins presidential election in Ondo (Details)
2023/2/27 13:04:35 - Nigeria election 2023: Votes are counted but final results may take days
2023/2/27 10:59:40 - Is Africa still ‘neutral’ a year into the Ukraine war?
2023/2/26 9:41:12 - After delays, Nigerians keep watch for key vote’s outcome
2023/2/26 9:31:20 - Nigeria’s Moment of Truth
2023/2/26 9:25:37 - Collation of presidential election results to commence today – INEC
2023/2/26 8:51:52 - Kenya, Uganda uphold opposite voting stances on Russia war
2023/2/26 8:32:04 - Kenya To Receive 25000 Metric Tonnes Of Wheat From Ukraine Next Month
2023/2/26 8:24:06 - Nigeria missing as S’Africa, Kenya, others lead SSA most innovative economies

The comments are owned by the author. We aren't responsible for their content.