Kenya : Biden na neman kama shugaban al-Shabaab
on 2023/1/8 15:00:00
Kenya

Click to see original Image in a new window
Amirka ta yi tayin bayar da tukuicin dala miliyan 10 ga duk wanda ya kama wani shugaban kungiyar Al-Shabaab ta Somaliya, wanda ake zargi da kai hari a sansanin sojojin Amirka da ke Kenya.


Shekaru biyun da suka gabata ne wani kwamandan Shabaab ya kai wannnan mummunan harin da ya yi sanadin mutuwar Amirkawa uku a sansanin. A cewar wani bincike da jami'ar George Washington ta gudanar a shekarar da ta gabata, Jaysh Ayman, kwamanda na kungiyar ta al-Shaabab ne ya kutsa Kenya don kai wannan hari.

Ma'aikatar Harkokin Wajen Amirka ta yi shelar cewa wannan tukuicin zai shafi hatta wanda ya bayar da bayani da ya kai ga kama Jaysh Ayman, kwamanda na al-Shaabab. Kungiyar ta al-Shaabab mai alaka da Al-Qaeda na yakar gwamnatin Somaliya da ke samun goyon bayan kasashen duniya. Amma tun a shekarar 2008 ne fadar mulki ta Washington ta sanya a sahun kungiyar ta'addanci.

Previous article - Next article Printer Friendly Page Send this Story to a Friend Create a PDF from the article


Other articles
2023/7/22 15:36:35 - Uncertainty looms as negotiations on the US-Kenya trade agreement proceeds without a timetable
2023/7/22 13:48:23 - 40 More Countries Want to Join BRICS, Says South Africa
2023/7/18 13:25:04 - South Africa’s Putin problem just got a lot more messy
2023/7/18 13:17:58 - Too Much Noise Over Russia’s Influence In Africa – OpEd
2023/7/18 11:15:08 - Lagos now most expensive state in Nigeria
2023/7/18 10:43:40 - Nigeria Customs Intercepts Arms, Ammunition From US
2023/7/17 16:07:56 - Minister Eli Cohen: Nairobi visit has regional and strategic importance
2023/7/17 16:01:56 - Ruto Outlines Roadmap for Africa to Rival First World Countries
2023/7/17 15:47:30 - African heads of state arrive in Kenya for key meeting
2023/7/12 15:51:54 - Kenya, Iran sign five MoUs as Ruto rolls out red carpet for Raisi
2023/7/12 15:46:35 - Ambassador-at-Large for Global Women’s Issues Gupta Travels to Kenya and Rwanda
2023/7/2 14:57:52 - We Will Protect Water Catchments
2023/7/2 14:53:49 - Kenya records slight improvement in global peace ranking
2023/7/2 13:33:37 - South Sudan, South Africa forge joint efforts for peace in Sudan
2023/7/2 12:08:02 - Tinubu Ready To Assume Leadership Role In Africa
2023/7/2 10:50:34 - CDP ranks Nigeria, others low in zero-emission race
2023/6/19 15:30:00 - South Africa's Ramaphosa tells Putin Ukraine war must end
2023/6/17 15:30:20 - World Bank approves Sh45bn for Kenya Urban Programme
2023/6/17 15:25:47 - Sudan's military govt rejects Kenyan President Ruto as chief peace negotiatorThe Sudanese military government of Abdel Fattah al-Burhan has rejected Kenyan President William Ruto's leadership of the "Troika on Sudan."
2023/6/17 15:21:15 - Kenya Sells Record 2.2m Tonnes of Carbon Credits to Saudi Firms

The comments are owned by the author. We aren't responsible for their content.